2

Daga Rabiu Muhammad (Abu Hidaya)

A wani binciken sirri da wata baturiya yar kasar Kanada (CANADA) mai suna Marianne Van der wel ta yi wanda ta wallafa a shafinta na sada zumunta(Facebook) ta bayyanawa duniya cewa matsalar Nijeriya ba ta addinin musulunci ko kiristanci ba ne ko kuma akidar falsafa.
Ta bayyana matsalar Nijeriya da cewa kabilanci shi ne babbar matsalar da ta hana kasar ci gaba.

Bayan fitar waccan bincike na baturiyar na yi kokarin ganawa da ita game da cewa shin taba taba zuwa Nijeriya?
Ga mamakina sai ta sanar da ni cewa ba ta taba zuwa Nijeriya ba kawai dai tana yawan bibiyar al'amuran yau da kullum ne na kasashen afrika musamman Nijeriya kasancewarta babbar cibiya a nahiyar afrika.

Shin ko gaskiya ne wannan baturiya ta yi bincike a kan daidai?

Post a Comment

Assalamu'alaikum.
Gaskiya ina kalubalantar wannan baiwar Allah, jama'a ya kamata a kullum murika yiwa kanmu adalci, kadar mu bari wai don kalar fatar mutum ko kuma kasancewarsa daga wata kasa misali kamar turai da makaman tansu su rufe mana ido, duk abunda suka fada wai mu yarda gaskiyane.
Ta ya ma za'ace wai mutumin da bai taba zuwa wuriba bai yi rayuwa da mutanenba,sannan ya wallafa labari akansu kuma a yarda.
Awani bangaren zan yardane kawai akan cewa tana ikon fadar duk abunda taso, amma yarda yana da bukatar nazari, kamar yadda nima zan fadi nawa ra'ayin:-
(((Babbar matsalar dake damun Nigeria shine rashin Shugabanni da jagorori nagari))).
Wanda sakamakon hakan ya haddasa komi da komi, misali: rashin tsaro,rigimu tsakanin kabilu,ayyukan ta'addanci, garkuwa da mutane don biyan kudin fansa,tashe tsahen hankula masu nasaba da addini da makamantansu.................
To muna rokon Allah ya shiryi shugabanninmu da jagororinmu in har masu shiryuwane,in kuma ba hakaba to Allah ya sauyamana su da mafi Alkhairi.. Amin..

Dear readers, after reading the Content please ask for advice and to provide constructive feedback Please Write Relevant Comment with Polite Language.Your comments inspired me to continue blogging. Your opinion much more valuable to me. Thank you.

KABILANCI NE BABBAR MATSALAR NIJERYA-Van der wel

Daga Rabiu Muhammad (Abu Hidaya)

A wani binciken sirri da wata baturiya yar kasar Kanada (CANADA) mai suna Marianne Van der wel ta yi wanda ta wallafa a shafinta na sada zumunta(Facebook) ta bayyanawa duniya cewa matsalar Nijeriya ba ta addinin musulunci ko kiristanci ba ne ko kuma akidar falsafa.
Ta bayyana matsalar Nijeriya da cewa kabilanci shi ne babbar matsalar da ta hana kasar ci gaba.

Bayan fitar waccan bincike na baturiyar na yi kokarin ganawa da ita game da cewa shin taba taba zuwa Nijeriya?
Ga mamakina sai ta sanar da ni cewa ba ta taba zuwa Nijeriya ba kawai dai tana yawan bibiyar al'amuran yau da kullum ne na kasashen afrika musamman Nijeriya kasancewarta babbar cibiya a nahiyar afrika.

Shin ko gaskiya ne wannan baturiya ta yi bincike a kan daidai?

2 comments:

  1. Assalamu'alaikum.
    Gaskiya ina kalubalantar wannan baiwar Allah, jama'a ya kamata a kullum murika yiwa kanmu adalci, kadar mu bari wai don kalar fatar mutum ko kuma kasancewarsa daga wata kasa misali kamar turai da makaman tansu su rufe mana ido, duk abunda suka fada wai mu yarda gaskiyane.
    Ta ya ma za'ace wai mutumin da bai taba zuwa wuriba bai yi rayuwa da mutanenba,sannan ya wallafa labari akansu kuma a yarda.
    Awani bangaren zan yardane kawai akan cewa tana ikon fadar duk abunda taso, amma yarda yana da bukatar nazari, kamar yadda nima zan fadi nawa ra'ayin:-
    (((Babbar matsalar dake damun Nigeria shine rashin Shugabanni da jagorori nagari))).
    Wanda sakamakon hakan ya haddasa komi da komi, misali: rashin tsaro,rigimu tsakanin kabilu,ayyukan ta'addanci, garkuwa da mutane don biyan kudin fansa,tashe tsahen hankula masu nasaba da addini da makamantansu.................
    To muna rokon Allah ya shiryi shugabanninmu da jagororinmu in har masu shiryuwane,in kuma ba hakaba to Allah ya sauyamana su da mafi Alkhairi.. Amin..

    ReplyDelete